• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Saturday, January 28, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

ƳAN BINDIGA SUNKAI HARI ƘARARE TA ƘARAMAR HUKUMAR BATSARI

Katsina City News

December 2, 2022
in Sashen Hausa
0
ba mutane 39 aka sace a Katsina ba – Ƴan sanda
0
SHARES
52
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter


Misbahu Ahmad Batsari
@Katsina City News

Da sanyin safiyar yau juma’a 02/12/2022 wasu gungun ƴan bindiga da ake tsammanin sun kai babur 25 suka dira garin Ƙarare dake cikin yankin ƙaramar hukumar Batsari ta jihar Katsina, inda suka yi tara-tara suka kora mutane aƙalla 40 daji.
sun kuma bindige wani bawan Allah da ake kira Malam wanda shine yake kula da asibitin garin a matsayin atenda.
Ganau sun tabbatar mana da cewa ƴan bindigai sun shigo garin ne dai-dai lokacin da mutanen garin ke kalaci kafin su shiga harkokin su na yau da kullum.
A wani labari kuma wasu ƴan bindiga sun kashe mutane biyu a ƙauyen Sabon garin gamji dake yankin ƙaramar hukumar Safana yau jumma a da misalin ƙarfe 2:30pm na rana. Shi wannan ƙauyen ya gab da garin Wagini ta Batsari.
Katsina city news
@ www.katsinacitynews.com
Jaridar taskar labarai
@ www.jaridartaskarlabarai.com
The links news
@ www.thelinksnews.com

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Dalibai za su fara zanga-zanga bisa tsare Aminu Mohammed wanda ya yi suka ga Aisha Buhari

Next Post

INEC ta sanar da ranakun karɓar katin zaɓe

Next Post
NIS retrieves 513 voter cards, national IDs from foreiqners in Katsina

INEC ta sanar da ranakun karɓar katin zaɓe

Recent Posts

  • PRESS STATEMENT: Old Naira Notes:Kano Govt,Islamic Clerics Calls On Federal Govt To Extend Naira Redesign Deadline
  • Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!! Hukumar Sufuri ta KTSTA zataci gaba da amsar tsaffin kudi
  • Dala Inland Dry Port: Kanawa Ga Na Ku
    By Adamu S. Ladan
  • Ina Da Yaƙinin Katsinawa Sun Shirya Tsaf Domin Kawar Da APC A Jihar Katsina Da Najeriya A Zaɓe Mai Zuwa, Cewar Honarabul Musa Gafai
  • DPO na Ƙanƙara ya haɗu da Fushin Ɗan takarar Gwamna, Sanata Yakubu Lado Danmarke.

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In