• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

ƳAN BINDIGA SUN SAKE KAI HARI BATSARI

January 10, 2023
in Sashen Hausa
0
ba mutane 39 aka sace a Katsina ba – Ƴan sanda
0
SHARES
171
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter


Misbahu Ahmad Batsari
@ katsina city news
Da misalin ƙarfe ukku 3:00am na daren jiya litanain 10-01-2023 ɓarayin daji masu satar dabbobi, garkuwa da mutane domin karɓar kuɗin fansa, suka kai hari cikin garin Batsari hedikwatar ƙaramar hukumar Batsari ta jihar Katsina.

Ɓarayin sun taka katanga suka faɗa gidan wani bawan Allah mai suna Malam Abdulmalik dake zaune a unguwar Dutsinma inda suka ɓalle ƙyauren gidan sannan suka ɓalle ɗakin matarsa suka yi awon gaba da ita da babur ɗin shi. Sannan sun shiga gidaje huɗu bayan nashi, inda suka karɓe wayoyin magidantan kuma suka kore masu tumaki da awaki.
Wani da abun ya rutsa da shi ya bayyana mana cewa sun iske shi ɗakin matar shi suka ƙwace wayar shi sannan suka sabke mashi kwando zagi kuma sukace idan ya sake ya fito sai sun kashe shi.

Mafi yawancin mazauna unguwar sun bayyana mana cewa sun nemi taimako tare da yin kururuwar neman taimako,amma duk a banza, haka suka kora dabbobin, suka tura babur ɗin a ƙasa ba tare da samun wata tangarɗa ba.

Sai dai da yawan waɗanda suka yi ido huɗu da ɓarayin sun bayyana cewa akwai hausawa a cikin su.

Ita wannan unguwa ta Dutsinma tayi ƙauran suna wajen hare haren ƴan bindiga cikin ƴan kawanakin nan domin cikin makkonni ukku ɓarayin sun shigo unguwar ba adadi kuma har kisan kai sunyi sun sace dukiya mai yarin yawa amma har yanzu ba wani matakin daƙile hare haren da aka ɗauka.
Har rubuta rahoton nan babu wata sanarwa daga jami an tsaro akan farmakin
Katsina city news
@ www.katsinacitynews.com
Jaridar taskar labarai
@ www.jaridartaskarlabarai.com
The links news
@ www.thelinksnews.com
07043777779 08137777245

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Babu Ɗan Takarar Da Ke Samun Karɓuwa Kamar Sanata Yakubu Lado -injiniya Bashir Sani Dogo

Next Post

APC Aƙida da Magoya bayan su, na Ƙaramar Hukumar Sandamu ta jihar Katsina, sun bar jam’iyyar zuwa Jam’iyyar adawa ta PDP.

Next Post
APC Aƙida da Magoya bayan su, na Ƙaramar Hukumar Sandamu ta jihar Katsina, sun bar jam’iyyar zuwa Jam’iyyar adawa ta PDP.

APC Aƙida da Magoya bayan su, na Ƙaramar Hukumar Sandamu ta jihar Katsina, sun bar jam'iyyar zuwa Jam'iyyar adawa ta PDP.

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In