• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Ƙungiyar Danlamiyya Amana ta raba kayan Abinci ga Makarantun Allo na Katsina

January 23, 2023
in Sashen Hausa
0
Ƙungiyar Danlamiyya Amana ta raba kayan Abinci ga Makarantun Allo na Katsina
0
SHARES
8
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A ranar Lahadi 22 ga watan Janairu Kungiyar da ke fafutukar ganin Hon. Sani Aliyu Danlami (Mai raba Alkhairi) ya lashe zaben majalisar dokoki ta Tarayya a Mazabar Karamar Hukumar Katsina wato Danlamiyya Amana ƙarƙashin jagorancin Hon. Jamilu ‘Yan’alewa ta rabawa Malaman Makarantun Allo kayan Abinci da tabarmi domin ciyar da Almajiransu.

Da yake tsokaci a wajen taron bada Tallafin Hon. ‘Yan’Alewa ya bayyana cewa, “Acikin Al’umma Malamai ne musamman na Addini su sukafi bada gudunmawar Tarbiyya irin wadda Iyaye ke bawa ‘Ya’yansu.” Yace “bayan iyaye Malamai magada Annabawa sune ke daukar wannan nauyi na Tarbiyyar yara, kuma sun cancanta a gode kuma a jinjina masu.” Yace “Shiyasa wannan kungiyar ta Danlamiyya Amana tayi duba akan cewa itadai kam Malamai zata tallafawa da wadannan kayan masarufi don rage nauyin da ke kansu na ciyar da Almajirai da basu tarbiyya”.

Jamilu ya bayyana kokon bararsa ta Addu’a ga malamai akan Aniyar su ta zabe mai zuwa da kuma Dantakarar su na Jam’iyyar APC Hon Sani Aliyu Danlami.

An zabo wasu daga cikin malamai Makaranta Alqur’ani mai girma daga kowace Mazaba a karamar hukumar Katsina domin basu Tallafin Buhun Masara, Dawa, da Tabarmi.

Taron da aka gudanar a dakin taro na EEC akan hanyar Kano ya samu halartar Ciyaman na kungiyar Danlamiyya Amana, Hon.Jamilu Yan’alewa,

Ciyaman na jam’iyyar APC na katsina Alh. Shamsu Ummar, Kansiloli da super viseary Kansila sun halacci wannan taro,daga kowace mazaba.

Tun da farko angabar da Addu’a ta musamman ga ƙasa da Jihar Katsina domin samun dauwamammen zaman lafiya daga Alarammomi da suka halarci taron.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Cire Sabbin Kuɗi da Maida tsofin Kuɗi a Bankuna: Katsina ta shiga Mawuyacin Hali

Next Post

An aike da mutumin da aka kama da katinan zaɓe 29 zuwa gidan yari a Kano

Next Post
An aike da mutumin da aka kama da katinan zaɓe 29 zuwa gidan yari a Kano

An aike da mutumin da aka kama da katinan zaɓe 29 zuwa gidan yari a Kano

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In