• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Monday, January 30, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

“ƘARAMAR HUKUMAR BINDAWA MUTUM 17,373 WADANDA BA NA BOGE BA SUKA BAR APC zuwa PDP” -Dakta Mustapha Inuwa

January 17, 2023
in Sashen Hausa
0
“ƘARAMAR HUKUMAR BINDAWA MUTUM 17,373 WADANDA BA NA BOGE BA SUKA BAR APC zuwa PDP” -Dakta Mustapha Inuwa
0
SHARES
13
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daraktan yakin neman Zaɓen Atiku/Lado 2023, Dakta Mustapha Moh’d Inuwa Ya bayyana Adadin mutanen da suka fice daga jam’iyyar APC da wasu jam’iyyu zuwa jam’iyyar PDP da yakai Adadin dubu sha Bakwai da ɗari uku da saba’in da uku, yace Mutanensu ba na boge bane da wasu suke karya a busa takarda.

Shugaban jam’iyyar PDP na jihar Katsina Hon. Magaji Ɗanɓaci ya karbi dandazon mutanen daga jam’iyyar APC da wasu jam’iyyu da kungiyoyin da suka yarda zasu zabi PDP daga sama har kasa.

A Ranar Litanin 16 ga watan Janairu tawagar Dantakarar Gwamnan na jihar Katsina Sanata Yakubu Lado Danmarke ya sauka garin Bindawa don bayyana takarar sa ga Al’ummar Bindawa inda jama’a suka fito maza damata don tarbar Dantakarar, Sanata Yakubu Lado Danmarke a wajen jawabin nasa ya bayyana irin gagarumin cigaba da zai kawo idan Allah ya sanya Al’uma sun zaɓeshi a matsayin Gwamnan jihar Katsina, yace “Kowa yasan irin yanda a ka baro a baya yanda PDP ta tsare hakkokin jama’a Ilimi kyauta, Haihuwa kyauta, Takin Zamani mai Rahusa, Albashi akan Lokaci da duk wasu hakkoki.” Yace muna so mu maido da wannan tsari idan Allah yasa kun zabi PDP daga sama har ƙasa.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

At Daily Trust Town Hall: Katsina Voters Demand Improved Security, LG Revival, Employment, Others

Next Post

TARON APC A FUNTUA: Dubban ‘Yan PDP sun Fice daga Jam’iyyar

Next Post
TARON APC A FUNTUA: Dubban ‘Yan PDP sun Fice daga Jam’iyyar

TARON APC A FUNTUA: Dubban 'Yan PDP sun Fice daga Jam'iyyar

Recent Posts

  • APC ta gano kafafen yada labaran da PDP ke ɗaukar nauyi su yaɗa karya a kan Tinubu
  • Emefiele: We’ve collected N1.9trn old naira notes so far — N900bn more to go
  • Hanyoyi Shida Domin Kiyaye Basir Cikin Sauƙi.
  • Bankin CBN Ya Samar Da Naira Miliyan 120 Domin Yin Canjin Kudi A Katsina.
  • INEC ta kara tsawaita wa’adin karbar katin zabe

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In