• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Sashen Hausa

Ƙabilun Igbo sun ziyarci El’zakzaky, wani ya musulunta daga cikin su.

Katsina City News by Katsina City News
November 20, 2022
in Sashen Hausa
0
Ƙabilun Igbo sun ziyarci El’zakzaky, wani ya musulunta daga cikin su.
0
SHARES
13
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A jiya Litanin Shugaban ‘Yan shi’a a Najeriya ya karɓi baƙuncin ziyarar wasu ƙabilar Igbo daga wasu sassan yankuna daban daban na Najeriya, inda suka ziyarce shi da gaisheshi, gami da neman Shawarwari daga bakin jagoran ‘Yan shi’ar.

Bayan ziyarar ne, da tattaunawa wani daga cikin ƙabilar ta Igbo ya amshi musulunci inda ya zaɓi a sanya masa suna Muhammad Musa.

Wannan ziyarorin da jagoran ‘Yanshi’a ke karɓa ba sabon abu bane tun bayan fitowarsa daga gidan Kurkuku da ya kwashe tsawon shekaru kusan shida a tsare, bisa zargin taron tare hanya ba bisa ƙa’ida ba, wanda daga bisani Kotu ta wanke shi,’. a baya-bayannan Manyan ‘yan siyasa a Najeriya sun ziyarci Shehin Malamin, inda suka tattauna al’amura da dama. 

Sheikh Ibrahim Zakzaky shine shugaban Mazhabin shi’a a Najeriya wanda ya fuskanci Muzgunawa mafi muni a tarihi inda aka kashe mashi ‘Ya’ya shida a lokutta daban-daban aka rusa gidansa da duk wata kadara da ya mallaka a garin Zariya, gami da kashe ɗaruruwan mabiyansa a shekarar 2015.

Share

Related

Source: Ofishin Sheikh Zakzaky
Via: Katsina City News
Previous Post

Dallazawa clan wants Filin-Kangiwa renamed after Ummarun Dallaje

Next Post

“Mun gama da Matsalar PDP a Katsina, ya za’ai muci zaɓe shine gaban mu” Sanata Tsauri

Next Post
“Mun gama da Matsalar PDP a Katsina, ya za’ai muci zaɓe shine gaban mu” Sanata Tsauri

"Mun gama da Matsalar PDP a Katsina, ya za'ai muci zaɓe shine gaban mu" Sanata Tsauri

Recent Posts

  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya
  • Malam Dikko Umar Radda ya zama sabon gwamnan jihar Katsina

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.