• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home News and Reports

FAGEN WASANNI: An Zaba Ibrahim Gusau A Matsayin Sabon Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Nigeriya (NFF).

September 30, 2022
in News and Reports
0
FAGEN WASANNI: An Zaba Ibrahim Gusau A Matsayin Sabon Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Nigeriya (NFF).
0
SHARES
9
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

An zabi tsohon shugaban hukumar kwallon kafa ta Najeriya kuma tsohon mamba a hukumar NFF yayin taron shekara-shekara na NFF a birnin Benin a ranar Juma’a.

Ibrahim Gusau ya samu nasara ne bayan ya sake lashe gasar inda ya doke Peterside Idah.

Ibrahim Gusau dai ya lashe zaben zagayen farko ne da kuri’u 21 amma ba a iya bayyana shi a matsayin wanda ya lashe zaben saboda kasa samun mafi karancin kuri’u 22.

Hakan ya sa Idah ya nemi a sake zaben, yayin da sauran ’yan takara Seyi Akinwunmi da Shehu Dikko suka tsaya bayan takarar Gusau.

Bayan sake zaben Gusau ya samu kuri’u 39 yayin da Idah ya samu kuri’a daya. Hakan yasa aka bayyana Ibrahim Gusau a matsayin sabon shugaban kungiyar ta NFF.

Danhaya Bature Usman

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Zaharaddeen Ishaq Abubakar
Previous Post

Video: Cibiyar Horas da Sana’o’i ta MD Yusufu (KVC) ta raba jari da kayan Sana’a a Katsina

Next Post

Vocational centre graduates 181 beneficiaries from frontline LGs in Katsina.

Next Post
KVTC: Mutum 181 sun amfana da Jari da kayan Sana’o.i a Katsina

Vocational centre graduates 181 beneficiaries from frontline LGs in Katsina.

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In