• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Saturday, January 28, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Featured

Madarasatul Madinatul Ahbab Wattalamiz Littahfizul Qur’an Batsari ta yaye ɗalibai.

January 22, 2023
in Featured
0
Madarasatul Madinatul Ahbab Wattalamiz Littahfizul Qur’an Batsari ta yaye ɗalibai.
0
SHARES
17
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A yau asabar 21-01-2023 makarantar Madarastul Madinatul Ahbab Wattalamiz Littahfizul ƙur’an ƙarƙashin jagorancin Shehu Ɗan-Almajiri ta Alhaji Shehu Na-Bilki Batsari Khadimul Ƙur’an, tayi bikun yaye ɗalibai karo na shidda a harabar makarantar dake bakin asibiti Batsari a jihar Katsina, Najeriya.
A wannan karon makarantar ta yaye ɗalibai 37 da suka sauke alƙur’ani mai girma, sanna an yaye ɗalibai biyar (5) da suka haddace alƙur’anin, ga jerin sunayen ɗaliban da suka haddace alƙur’ani;
1.Fahad Ibrahim
2.Muhammad Musa
3.Aisha Abdullahi
4.Jamila Usman
5.Fatima Sa’adu.
A jawabin da ya gabatar a wajen taron shugaban ƙaramar hukumar Batsari Alhaji Yusuf Mammam Ifo (Yanji) yayi kira ga al’ummar ƙaramar hukumar Batsari da su duƙufa wajen bada mahimmaci ga karatun alƙur’ani domin a faɗar sa matsalolin da yankin yake ciki bai rasa nasaba da yin saku-saku da karatun alƙur’ani. Daga ƙarshen jawabinsa ya shelanta bada gudummuwar naira dubu ɗari ga asusun wannan makaranta.
Shima a nasa jawabin sarkin Ruman Katsina hakimin Batsari Alhaji Tukur Muazu Ruma yayi kira ga al’ummar yankin da suji tsoron Allah su ilimtar da ƴaƴansu karatun ƙur’ani da na zamani domin zaayi masu tambaya game da yadda suka rayu da ƴaƴan da suka haifa a gobe ƙiyama.
Sauran manyan baƙi da suka halarci taron, watau; Dr. Abdulrahman Kabiru Salga Kano, Halifan Shehu Saadu hayin gada Dutsinma, Sheikh Tijjani halifan halifan shehu Ɗan-almajiri, da sauransu, sun miƙa godiyar su da jinjinar ban girma ga wanda ya assasa wannan makaranta watau Alhaji Shehu Na-Bilki, inda sukayi fatan Allah ya saka masa da mafificin alheri. A cikin jawabinsa Dr. Salga ya zayyano falalolin ƙur’ani mai tsarki a duniya da ma lahira ta yadda zai ceci maabocin karanta shi a gobe ƙiyama.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

YAN BINDIGA SUN KAI HARI CIKIN GARIN BATSARI A RANAR DAREN LITININ DA TA GABATA

Next Post

DIKKO RADDA TO COMPLETE ƊANJA DAM

Next Post
KUNDIN APC NA 2023: AN YI KIRA GA DIKKO RADDA YA YI FATALI DA SHI

DIKKO RADDA TO COMPLETE ƊANJA DAM

Recent Posts

  • PRESS STATEMENT: Old Naira Notes:Kano Govt,Islamic Clerics Calls On Federal Govt To Extend Naira Redesign Deadline
  • Sanarwa! Sanarwa!! Sanarwa!!! Hukumar Sufuri ta KTSTA zataci gaba da amsar tsaffin kudi
  • Dala Inland Dry Port: Kanawa Ga Na Ku
    By Adamu S. Ladan
  • Ina Da Yaƙinin Katsinawa Sun Shirya Tsaf Domin Kawar Da APC A Jihar Katsina Da Najeriya A Zaɓe Mai Zuwa, Cewar Honarabul Musa Gafai
  • DPO na Ƙanƙara ya haɗu da Fushin Ɗan takarar Gwamna, Sanata Yakubu Lado Danmarke.

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In