• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Featured

HADIN KAN NAJERIYA:TINUBU NE MAFITA

Katsina City News by Katsina City News
February 1, 2023
in Featured
0
HADIN KAN NAJERIYA:TINUBU NE MAFITA
0
SHARES
5
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter


Najeriya,kasa mai yawan kabilu,yare da addinnai,ta yi fama da rikice-rikice masu nasaba da kabilanci,bangaranci da addini. Abin da ba za a manta da shi ba,shi ne rikicin zaben 12 ga watan Yuni ( June 12). An sha fama,kafin a sake dinke wannan baraka da ta kusan sanadiyyar ruguza kasar nan.
Daga karshe,mulki ya koma kudu,inda Obasanjo yai shekara takwas da ya gama,mulki ya sake dawowa arewa. Yanzu dan Arewa,zai gama shekara takwas.Tambaya a nan ,ina yakamata mulki ya koma?
Ya ,’Yan Najeriya ,ai koda ido ba mudu bane ,amma ai yasan kima. Idan za ai adalci,a kuma cire son zuciya,to yakamata mulki ya koma kudu.
Wannan yasa babu Wanda yakamata al’ummar Arewa su zaba,a zaben shekaran nan ta 2023 ,da ya wuce dantakarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar APC,ASIWAJU BOLA AHMED TINUBU,JAGABAN BORGU.
Wannan sako ne daga:
GAMAYYAR KUNGIYOYIN KATSINA MASU RAJIN HADIN KAI DA DINKEWAR NAJERIYA.

Share

Related

Source: Katsina City News
Via: Katsina City News
Previous Post

Ƙarancin man fetur zai shafi shirye-shiryen zaɓe – INEC

Next Post

APC Aƙida: Mutum 6670 daga Ƙaramar Hukumar Batsari sun koma PDP

Next Post
APC Aƙida: Mutum 6670 daga Ƙaramar Hukumar Batsari sun koma PDP

APC Aƙida: Mutum 6670 daga Ƙaramar Hukumar Batsari sun koma PDP

Recent Posts

  • Hajj 2023: Azman begins airlift of pilgrims Today
  • Hajj Airlift: NAHCON Airlift 14,000 pilgrims in 33 flights operations, set up back up plans
  • Hajj 2023: Plateau pilgrims “stranded’ over “failure to remit funds” for Hajj officials
  • Abin da aka tattauna a taron Tinubu da gwamnonin Jam’iyyar APC
  • Makkah service providers pledges ‘memorable’ Hajj 2023 for Nigerian pilgrims

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • June 2023
  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.