• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home Weekly Columns Kula da Lafiya

Me ye jijiya kuma me ye aikinta?

February 20, 2023
in Kula da Lafiya
0
Me ye jijiya kuma me ye aikinta?
0
SHARES
7
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A jikin mutum akwai jijiyoyi iri-iri da suke taimakawa wajen sadarwa domin ayyukan sassan jiki su ci gaba. Jijiya na da kamanni kamar na igiya, zare, ko tsirkiya kuma tana da ɗabi’ar ɗanko, wato tana iya talewa sannan ta dawo.

A taƙaice, akwai jijiyoyi iri uku kamar haka:

  1. Jijiyar Tantani: jijiyar tantani, wato “tendon”, jijiya ce da ke sadar da tsoka zuwa ga ƙashi. Wato ita ce ke ɗaure tsoka a jikin ƙashi.
  2. Jijiyar Laka: jijiyar laka, wato “spinal nerve”, jijiya ce daga laka zuwa sassan jiki. Idan saƙonni suka sauko daga ƙwaƙwalwa za su bi ta laka ne sannan kuma su bi jijiyar laka har su isa ga sassan jiki domin kai saƙonnin ƙwaƙwalwa.
  3. Jijiyar jini: jijiyar jini, wato “blood vessel”, jijiya ce majinaciya da ke kaiwa ko ɗauko jini daga zuciya zuwa sassan jiki.

©Physiotherapy Hausa

Share

Related

Source: Physiotherapy Hausa
Via: Katsina City News
Previous Post

“Sai ko wane ma’aikaci a katsina ya mallaki gidan kanshi kafin ya yi ritaya daga aiki” – Engr. Nura Khalil

Next Post

Lagos to give priority to 2022 registered intending pilgrims – Commissioner

Next Post
Lagos to give priority to 2022 registered intending pilgrims – Commissioner

Lagos to give priority to 2022 registered intending pilgrims – Commissioner

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In