• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home City News

Sam Gwamnatin Buhari Ba Ta Muntunta Ilimi, Cewar Muhammadu Sanusi II

admin-admin by admin-admin
September 28, 2022
in City News
0
Sam Gwamnatin Buhari Ba Ta Muntunta Ilimi, Cewar Muhammadu Sanusi II
0
SHARES
9
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Sarkin Kano na 14, Muhamadu Sunusi II, ya yi kakkausar suka ga gwamnati mai ci ta jam’iyyar APC da cewa sam ba ta martaba ilimi ba.

Sanusi ya yi wannan sukar ce a yayin jawabinsa a taron Majalisar Dinkin Duniya kan batun ilimi wanda aka yi a birnin New York na Amurka a makon da ya gabata.

Taron na kwanaki uku ya mayar da hankali ne kan neman mafita domin sauya ilimi daga tushe domin ci gaba.

Sanusi, wanda kuma shi ne Kalifan darikar Tijjaniyya a Najeriya ya ce gwamnatin APC karkashin Shugaban Kasa Muhammdu Buhari ba ta martaba ilimin ne ganin yadda ta ke tafiyar da batun yajin aikin malaman jami’o’i, wanda hakan ya sa aka rufe jami’oi tun watan Fabrairu.

“Abin da ke faruwa shi ne an yi rashin sa’ar samun wadanda ba sa martaba ilimi da kuma ba shi muhimmanci a madafun iko, wanda hakan ya sa ba a ganin girman [ilimi da kuma] malamai”.

“Yawancin malaman nan na da zabin aikin yi, amma suka zabi su ilimantar da ‘ya’yanmmu saboda su taimaka wa al’umma,” inji Kalifan.

Sanusi ya kuma koka da yadda ake tafiyar da tsarin ilimi da albashi da kuma walwalar malamai baki daya, yana mai cewa abin takaici ne da ke bukatar gyara.

Share

Related

Source: Katsina Media Online
Via: Katsina City News and
Previous Post

Bashir Ahmad na addu’ar samun galaba a kotu

Next Post

ZAƁEN 2023: Atiku Ya Ƙaddamar Da Yaƙin Neman Zaben Shi A Birnin Tarayya Abuja

Next Post
ZAƁEN 2023: Atiku Ya Ƙaddamar Da Yaƙin Neman Zaben Shi A Birnin Tarayya Abuja

ZAƁEN 2023: Atiku Ya Ƙaddamar Da Yaƙin Neman Zaben Shi A Birnin Tarayya Abuja

Recent Posts

  • Dr. Dikko sworn in as Governor, takes over from Masari in Katsina State.
  • Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
  • In inaugural address, Tinubu preaches unity, commitment to nation-building
  • Jawabin Farko a Matsayin Shugaban ƙasa: Tinubu ya cire Tallafin Mai gaba ɗaya
  • Malam Dikko Umar Radda ya zama sabon gwamnan jihar Katsina

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.