• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home City News

Rikicin PDP a Kano: Tsagin Sagagi ya yi watsi da kafa kwamitin kamfen da Shekarau ya yi

Katsina City News by Katsina City News
January 8, 2023
in City News
0
Rikicin PDP a Kano: Tsagin Sagagi ya yi watsi da kafa kwamitin kamfen da Shekarau ya yi
0
SHARES
15
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wani tsagi a jam’iyyar PDP a Kano, karkashin jagorancin Shehu Wada Sagagi, ya yi watsi da kafa wa da kuma kaddamar da kwamitin yakin neman zaben jam’iyyar a zaben 2023.

A ranar 5 ga watan Janairu ne dattawan jam’iyyar PDP, karkashin jagorancin tsohon gwamnan jihar, Ibrahim Shekarau, su ka ƙaddamar da kwamitin yakin neman zaben jam’iyya, karkashin jagorancin Yunusa Dangwani a Meenah Event Center a babban birnin jihar.

Da yake mayar da martani kan kaddamarwar, lauyan PDP na ɓangaren Sagagi, Isa Wangida, ya bayyana matakin a matsayin raini ga kotu.

“Mun lura da abin takaici da rashin bin doka da oda da aka yi na bikin kaddamar da kwamitin yakin neman zaben jam’iyyar PDP na jihar Kano karkashin jagorancin kwamitin riko,” Wangida ya bayyana hakan a wata sanarwa a ranar Lahadi.

Wangida ya bayyana cewa shugabannin jam’iyyar na jihar, karkashin jagorancin Sagagi sun ɗaukaka kara da kuma dakatar da kaddamar da kwamitin, wanda hakan ya basu damar ci gaba da kasancewa a halin da ake ciki.

Wangida ya kara da cewa matakin na dattawan jam’iyyar ya kuma saba wa umarnin kotu da mai shari’a A.M Liman na babbar kotun tarayya da ke Kano ya bayar, inda ya bayyana Mohammed Abacha a matsayin halastaccen dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a jihar.

Ya kuma ja hankalin ‘ya’yan jam’iyyar PDP na jihar da cewa, “wadannan ‘yan adawar PDP a jihar Kano su ne ke ikirarin cewa mu ba shugabanni ba ne bayan hukuncin kotun daukaka kara da ta yi watsi da hukuncin da na Babbar Kotun Tarayya a Abuja.

Share

Related

Source: Daily Nigeria
Via: Katsina City News
Previous Post

Katsina State’s deputy governor donates 7 vehicles to Tinubu campaign council

Next Post

“Duk cikin Mutanen Alh. Kabir Masari babu wanda ya taba zuwa har mahaifarsa ya taimake mu sai kai.” Cewar Mutanen kafur ga Aliyu Ilu Barde

Next Post
“Duk cikin Mutanen Alh. Kabir Masari babu wanda ya taba zuwa har mahaifarsa ya taimake mu sai kai.” Cewar Mutanen kafur ga Aliyu Ilu Barde

"Duk cikin Mutanen Alh. Kabir Masari babu wanda ya taba zuwa har mahaifarsa ya taimake mu sai kai." Cewar Mutanen kafur ga Aliyu Ilu Barde

Recent Posts

  • Brief History of Architect Ahmed Musa Dangiwa, New Secretary To Katsina State Government
  • Governor Radda Swears in New SSG, Chief of Staff, and Private Personal Secretary
  • MASARI: FAREWELL TO A POLITICAL GEM
  • “Naira dubu Saba’in (70) Muke saida Tiyar Dabino a Katsina” Umar Is’haq
  • Ban Iske Ko Naira A Baitil Malin Jihar Zamfara Ba

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • May 2023
  • April 2023
  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Interview
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Press Release
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Sashin Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.