• About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact
Friday, March 31, 2023
  • Login
Katsina City News
Advertisement
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta
No Result
View All Result
Katsina City News
No Result
View All Result
Home City News

Dan banga ya harbe kansa saboda mahaifiyar sa ta yi mishi fada, a Gombi jihar Adamawa

October 23, 2022
in City News, General Stories
0
Dan banga ya harbe kansa saboda mahaifiyar sa ta yi mishi fada, a Gombi jihar Adamawa
0
SHARES
35
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Ukasha Ibrahim

Wani mafarauci mai suna Usman Alhaji Audu ya kashe kansa da kanshi ta hanyar harbin kansa da bindiga da gangan sakamakon mahaifiyar shi tayi mishi fada akan yadaina dukan yaron shi karami ‘dan shekaru 4 a duniya ba gaira ba dalili.

Marigayin wanda ya kasance ‘dan kauyen Gada Maisaje a karamar hukumar Gombi dake jihar Adamawa, mahaifiyar tashi tayi mishi fada akan yadaina dukan yaron nashi wanda hakanne ya fusata marigayin inda ya dauko bindigan shi wanda yake zuwa farauta dashi ya harbe kanshi har lahira…

Kamar yadda kakakin yan sandan jihar Adamawa suleiman Yahaya Nguroje ya shai dawa Yola 24 faruwar lamarin ta wayar tarho, Mahaifiyar marigayin ta ce dan nata mai suna Usman alhaji Audu ya kashe kanshi ne a ranar Laraba wanda yazo dai-dai da 19 Oktoba 2022 bayan yaron marigayin ‘dan shekaru 4 kacal a duniya ya fita yawo bai dawo da wuri ba ,dawowar shi ke da wuya mahaifin nashi wato marigayi Usman alhaji Audu ya fusata inda ya nufi kan yaron ya fara dukanshi baji ba gani.

Hakan yasa mahaifiyar tashi tazo tayi mishi fada akan yadaina dukan yaron kada ya illa ta shi Wanda hakan yayi matiukar ‘bata wa shi marigayin rai yace da ita bazai iya jurar wanan abin takaicin ba saboda haka kawai zai kashe kanshi ya huta

Daga nan ya nufi dakin shi cikin sauri yafito da bindiga ya harbi kanshi a ciki nan take ya fadi , duk da an kaishi asibiti dake cikin garin Gombi domin kokarin ceto rayuwar shi amma hakan bayyiwu ba….

Share

Related

Source: Nasarawa
Previous Post

Buhari ya karrama Minista Sadiya da kyautar inganci da sadaukarwa a aiki

Next Post

KARAMAR HUKUMAR KURFI TA RABA BABURA DON INGANTA TSARO.

Next Post
KARAMAR HUKUMAR KURFI TA RABA BABURA DON INGANTA TSARO.

KARAMAR HUKUMAR KURFI TA RABA BABURA DON INGANTA TSARO.

Recent Posts

  • On birthday, clerics pray for Tinubu, Nigeria in Abuja
  • Gwamna Masari ya Kaddamar da Kwamitin Miƙa Mulki ga sabuwar Gwamnati
  • Masari: Tinubu Na Bukatar Addu’a
  • Bashin Da Ake Bin Najeriya Ya Karu Zuwa N46.25tr —DMO
  • FEC Approves N59.78bn For Ogoni Cleanup Projects

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • March 2023
  • February 2023
  • January 2023
  • December 2022
  • November 2022
  • October 2022
  • September 2022
  • August 2022
  • July 2022

Categories

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina

Browse by Category

  • Biography
  • City News
  • Condolence
  • English
  • Fasahar zamani
  • Featured
  • General Stories
  • History
  • Kula da Lafiya
  • Labaran Fim
  • Literature
  • News and Analysis
  • News and Reports
  • Photo News
  • Rubutu da Marubuta
  • Sashen Hausa
  • Tarihin Kasar Katsina
  • About us
  • Advertise
  • Privacy Policy
  • Contact

No Result
View All Result
  • Home
  • News and Analysis
  • Biography
  • History
  • Photo News
  • Featured
  • Literature
  • Sashen Hausa
  • Weekly Columns
    • Allo
    • Fasahar Zamani
    • Kula da Lafiya
    • Labarun Fim
    • Rubutu da Marubuta

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In