Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya na halartar taron shugabannin ƙasashen yankin Tafkin Chadi.
Ana gudanar da taron ne a Abuja a ranar Talata.
Cikin mahalarta taron har da shugaban Nijar Mohamed Bazoum.
Shafin gwamnatin ƙasar ya wallafa hotunan yadda taron ke gudana.